Kwamatin Tsaro na Majalisar Karamar Hukumar Dala ya Haramta Dunkannin Wani Taron Gangi, ko kidan Tauri Dama Duk Wani taro akan hanyar da Al’umma Ke wucewa a Fadin Karamar Hukumar Dala

Shuganban Karamar Hukumar Dala Alhaji Suraj Ibrahim Imam Shine ya Bayyana hakan Jim Kadan bayan Kammala Zama da Kwamatin Tsaro na Yankin Karamar Hukumar ta Dala.

Suraj Imam yace wannan Mataki ya biyo bayan Samun Wani fadan Daba Daya kawo hargitsi a Karamar Hukumar ta Dala.

Yana Mai Cewar Daga yau duk Wani da aka Samu da Karya wannan Doka to Tabbas Zai fuskanci fushin Hukuma.

Taron Kwamatin Tsaron ya hadar da Jami’an Tsaro na Yansanda da Jami’an Tsaro shige da Fice, harma da Jami’an Tsaro na Civil Defence.

Wanda aka Gudanar a Karamar Hukumar Dala , Bisa kulawar Shugaban Karamar Hukumar Dala da Kuma hakimin Gobirawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like

Gwamnatin Tarayya da Kungiyar ASUU Sun Sanya hannu Kan Sabuwar yarjejeniya don ƙarfafa ilimin Manyan Makarantu a Fadin Kasar nan

Gwamnatin Tarayyar da Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) sun sanya hannu…

Nuna Alhini Kan Rasuwar ‘Yan Wasan Kano 21 A Gasar Wasanni Ta Kasa

Daga: Zakariyya Adam Jigirya Shugaban Kwamitin Gudanarwa na Jami’ar Bayero Kano kuma Shugaban…

‎Al’ummar Jihar Borno Zasu Dade Suna Tuna Gwamna Zulum Bayan Wa’adinsa – ‎Hon Bundi

Daga: Kabir Getso Babban Mai Taimakawa Gwamnan Jihar Borno Akan Kafafen Yaɗa…

Muna Bukatar Tallafin Gwabnatoci Domin Baiwar ‘Ya’Yan Kungiya Don Habbaka Kasuwancinsu

Daga: Ibrahim Sani Gama Kungiyar Mazan Kwarai Ta Kasuwar Kantin Kwari Ta Nemi…