Daga: Hamza Musa Yakasai

Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Nasir Yusuf Gawuna, ya sauya sheƙa zuwa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a hukumance a yau.

Rahotanni sun ce matakin na zuwa ne a wani sabon salo na sauye-sauyen siyasa da ke gudana a jihar, yayin da ake ci gaba da shirin tunkarar zaɓuɓɓuka masu zuwa.

Sai dai har zuwa lokacin kammala wannan rahoto, babu cikakken bayani daga bangarorin da abin ya shafa kan dalilan sauyin jam’iyyar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like

Hukumar DMCSA Ta Yi Bikin Cika Shekaru Uku a Karkashin Gwamnatin Abba Kabir Yusuf

Daga: Kabir Getso ‎ ‎Taken Bikin ya mayar da hankali kan bayyana wani…

Alhaji Murtala Sule Garo Fitaccen Jagora Ne Kuma Abin Koyi Na Wannan Zamani

Daga: Shehu Suleiman Sharfadi A cikin sarkakiyar tafiyar hidimar jama’a, mutum kan…

GODIYA DA JINJINA GA DSP SENATOR DR. BARAU I. JIBRIN (MALIYA)

Hakika babu wata kalma da za ta iya bayyana irin farin ciki…

Zan Yi Amfani Da Shirin GEEP Don Inganta Rayuwar Matasan Nigeria – Hamza Ibrahim Baba

Hamza Ibrahim Baba ya kasance Shugaban hukumar kula da shirin gwamnatin tarayya…