Ya Zama wajibi Mu yabawa Hajiya Halima Muhammad Nuhu…… Dagacin Riga Fada Alhaji Shuaibu Madaki

A cewar Dagacin Alhaji Shuaibu Madaki Masallacin ya Dade Yana son gyara Dan Cigaba da Gudanar da ibada a Cikin sa yadda ya Kamata

Alhaji Shuaibu Madaki yace Wani Aikin Tabbas Dole ya Kara Sanya Al’ummar Yankin Unguwar Riga Fada Cikin Farin Cikin da Suka Dade Suna fata.

Suma Al’ummar Yankin su Kara Mika godiyar su ga Hajiya Haliman Suna Masu Cewar Basu taba manta irin wannan Aiki Alkhairi data yi Musu ba na Sabunta Aiki Masallacin yadda ya kamata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like

Rabon Tallafin Azumi Na Kudi Sama Da N90m – Hon. Salim

Daga: Mukhtar Yahaya Shehu Shugaban hukumar hukumar Birnin Kano Alhaji Salim Hashim…

Samarda da wakafi a masallatai zai taimaka wajan magance matsaloli da dama na alumma …….Barrister Sheik Dan almajir.

  Hukumar Zakka da hubusi ta jihar Kano ta bukaci limaman juma’a…

Hisbah Ta Jagoraci Wa’azi Ga Mata

Daga: Jamila Suleiman Aliyu  Hukumar Hisbah ta karamar hukumar Tarauni ta shirya wa’azi…

Silar Karancin Gandaye Wannan Azumin – Hisbah

Daga: Jamila Suleiman Aliyu  Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta yabawa iyaye da…